sababun labare
- munasabobi » MAULIDIN IMAM HASSAN ASKARI
- labaran sakafa » SAMAHATUS ASSAYID ADIL-ALAWI ZAI CIGABA DA BAHASUL KARIJ
- labaran sakafa » MUNA MIKA TA’AZIYA GA DAUKACIN GURGUZUN AL’UMMAR MUSULMI BISA SHAHADAR IMAM ALIYU IBN MUSA ARRIDA (A.S)
- munasabobi » TUNAWA DA WAFATIN MANZON ALLAH DA DANSA IMAM HASSAN (A.S
- labaran sakafa » SABUWAR SHEKARAR MUSLUNCI 1441 TARE DA DAWOWA KARATU DAGA RANAR ASABAR 14 GA WATAN MUHARRAM
- labaran sakafa » BAYANI DANGANE DA MUNASABAR ZAGAYOWAR WATAN MUHARRAM SHEKARA TA 1441 H
- labaran sakafa » BAYANI KAN MUNASABAR ZAGAYOWAR WATAN MUHARRAHAM SHEKARA 1441 H KASHI NA (2)
- munasabobi » BAYANI NA FARKO (1) BISA MUNASABAR ZAGAYOWAR WATAN MUHARRAMAN SHEKARA 1441 H
- munasabobi » TASHAR KARBALA IRFAN ZASU WATSA LACCOCIN ASHURA NA SAMAHATUS ASSAYID ADIL-ALAWI
- labaran sakafa » Allah ya faranta kwanakinku da tunawa da ranar haihuwar Suldanul Nufus Aliyu bn Musa Arrida (as)
- labaran sakafa » Makalar Hubbun Nisa’i fi Hadisun Nabawi ta fito- tare da Alkamalin Assayid Adil-Alawi
- labaran sakafa » Makalar Annaji Bashar Mau’udul Muntazar ta fito tareda Alkalamin Assayid Adi
- munasabobi » Allah ya girmama ladanku da namu da tunawa da shahadar Imam Jafar bn Muhammad
- labaran sakafa » Makalar duba li mushatulArba’in tareda Alkalamin Assayid Adil-Alaw
- labaran sakafa » Allah ya girmama ladan ku da na mu bisa musibar rashin Sarkin muminai Ali (as)
Labarun da ba tsammani
- labaran sakafa » munasabar haihuwar Imam Mahadi amincin Allah ya tabbata gare shi
- labaran sakafa » Allah ya girmama ladan ku da na mu bisa musibar rashin Sarkin muminai Ali (as)
- munasabobi » BAYANI NA FARKO (1) BISA MUNASABAR ZAGAYOWAR WATAN MUHARRAMAN SHEKARA 1441 H
- labaran sakafa » Makalar duba li mushatulArba’in tareda Alkalamin Assayid Adil-Alaw
- labaran sakafa » Makalar Annaji Bashar Mau’udul Muntazar ta fito tareda Alkalamin Assayid Adi
- munasabobi » Muhadarar Sayyid Adil-Alawi cikin hubarren Fatima Ma’asuma dangane da munasabar shahadar Imam Musa Kazim amincin Allah ya kara tabbata a gare shi
- labaran sakafa » Allah ya faranta kwanakinku da tunawa da ranar haihuwar Suldanul Nufus Aliyu bn Musa Arrida (as)
- labaran sakafa » BAYANI DANGANE DA MUNASABAR ZAGAYOWAR WATAN MUHARRAM SHEKARA TA 1441 H
- munasabobi » MAULIDIN IMAM HASSAN ASKARI
- labaran sakafa » Mu’assasar warisul Anbiya’i ta tarbi Samahatus Sayyid Adil-Alawi (h
- labaran sakafa » JARIDAR SAUTUL KAZIMAINI MAI FITOWA WATA-WATA ADADI NA 225-226 WANNAN KARAM MA TA KARA FITOWA
- labaran sakafa » Maulidin Abul Fadlul Abbas bn Ali (as) and akewa lakabi da Kamaru Banu Hashim mai shayar masu kishi a Karbala
- labaran sakafa » Ma'asumiyya Haura'u Zainab amincin Allah ya kara tabbata gare ta tare da Alkamin-samahatus sayyid Adil Alawi
- labaran sakafa » Muna tayaku murnar zagayowar ranar haihuwar siddika dahira Fatima zahara amincin Allah ya kara tabbata gareta
- labaran sakafa » Bikin zaman makokin na kwanaki goma daga watan Muharram mai alfarma shekara ta 1440 hijri don juyayin shahadar Imam Husaini (as)
Labarai wanda akafi karantawa
- labaran sakafa » Ma'asumiyya Haura'u Zainab amincin Allah ya kara tabbata gare ta tare da Alkamin-samahatus sayyid Adil Alawi
- munasabobi » Soyayyar Husaini (as)ta haukatar da ni
- munasabobi » Dan takaitaccen Karin haske kan zamanin Imam Alkazim (as)
- labaran sakafa » Wasika ta uku ta karshe dangane da ra’ayoyin sayyid Kamalul haidari
- labaran sakafa » Mujallar kausar adadi na 33 ta samu fitowa
- labaran sakafa » Muna tayaku murnar zagayowar ranar haihuwar siddika dahira Fatima zahara amincin Allah ya kara tabbata gareta
- labaran sakafa » munasabar haihuwar Imam Mahadi amincin Allah ya tabbata gare shi
- labaran sakafa » Tunawa da zaluncin da akaiwa Fatima Zahara amincin Allah ya tabbata gareta wacce itace farko wacce ta fara riskar manzon Allah tsira da amincin Allah su kara tabbata gareshi tare da-alkalamin sayyid Adil-Alawi
- labaran sakafa » Muna daukaka mafi daukakar ayoyin taya murna da farin ciki zuwa ga mukamin manzon Allah (s.a.w) da Ahlin gidansa tsarkaka aminicin Allah ya kara tabbata a gare su baki dayansu dangane da munasabar mauludin imam Bakir (as)
- labaran sakafa » MUHADARORIN SAMAHATUS SAYYID ALAWI NA WATAN RAMADAN MAI ALFARMA WADANDA ZA SU KASANCE CIKIN TASHAR MA'ARIF
- munasabobi » Muhadarar Sayyid Adil-Alawi cikin hubarren Fatima Ma’asuma dangane da munasabar shahadar Imam Musa Kazim amincin Allah ya kara tabbata a gare shi
- labaran sakafa » Watsa muhadarar Samahatus Sayyid Adil-Alawi kai tsaye a tashar Assaklaini
- labaran sakafa » munasabar haihuwar Imam Mahadi amincin Allah ya tabbata gare shi
- labaran sakafa » MUNA TAYA DAUKACIN MUSULMAI MURNAR ZAGAYOWAR RANAR HAIHUWAR WANDA AKA HAIFA CIKIN DAKIN KA’ABA ALIYU IBN ABI `DALIB(AS)
- labaran sakafa » Sayyid Adil-Alawi zai hau minbari don yin lacca kan Munasabar tunadawa rasuwar mawakin Ahlil-baiti Sayyid Muhammad Bakir Alawi
Lallai wannan madaukaki hadisi yana nuni kan zaluncin da akaiwa Ahlil-baiti kamar yadda yake nuni zuwa ga cewa kadai dai wanda zai zaluncesu yana daga mafi sharrin al’umma bayansa, lallai su sun juya bayansu duniya ta rude su, sun sayar da lahirarsu da mafi kaskantar farashi, sai sukai hasara biyu hasarar duniya da lahira lallai wancananka shine hasara mabayyaniya.
Hakama ya nuni kan halascin kuka kan musibar da ta afku kan Ahlil-baiti (as) sannan ya nuna zuwa ga kebantacciyar daraja daga kebantattun darajojin sayyada Zahara (as) lallai itace ta farkon wacce zata fara riskar manzon Allah (s.a.w) a gidan lahira daga Ahlin gidansa. Ya zo cikin littafin bihar daga littafin dala’ailul imama na muhammadu bn jariri dabari dan imamiyya:
عن أبي المفضّل الشيباني ، عن محمّد بن هاشم ، عن أحمد بن محمّد البرقي ، عن أحمد بن محمّد بن عيسى بسنده عن أبي بصير عن أبي عبد الله 7 قال : «ولدت فاطمة في جمادي الآخرة اليوم العشرين منها سنة خمس وأربعين من مولد النّبي 6، فأقامت بمكّة ثمان سنين وبالمدينة عشر سنين ، وبعد وفاة أبيها خمساً وسبعين يوماً، وقبضت في جمادي الآخرة يوم الثلاثاء لثلاث خلون منه سنة إحدى عشرة من الهجرة »[1
Daga Mufaddal shaibani daga Muhammad bn Hashim daga Ahmad bn Muhammad Albaraki daga Ahmad bn Muhammad bn Isa da isnadinsa daga Abu basiru daga Abu Abdullah (as) ya ce: ana haifi Fatima ishirin ga watan jimada akhar shekara arba’in da biyar da haihuwar annabi (s.a.w) sai ta zauna a makka shekaru takwas a madina kuma shekaru goma, sannan ta rayu bayan babanta kwanaki saba’in, Allah ya karbi ranta ranar talata uku ga watan jimada akhar hijira nada shekaru goma sha daya
A wani hadisin kuma ta rayu a bayansa kwanaki casa’in da biyar shi’ar masu karamci cikin wannan zamani suna tattara dukkanin zantuka biyu cikin tsayar da taron bikin makokin shahadarta suna raya uku daga sha ukun jimada ula da kuma kwanakin ukun farkon jimada sani.
Allah ya saka musu da alheri lallai raya makoki yana daga ibadun Allah
ومن يعظّم شعائر الله فانّها من تقوى القلوب .
Duk wanda ya raya ibadun Allah lallai ita tana daga takawar zuciya.
Domin neman Karin bayani zaku iya komawa abin da samahatus sayyid Adil-Alawi (h) ya rubuta mai taken kasa’isus fatimiyya ala dau’il saklaini.