sababun labare
- munasabobi » MAULIDIN IMAM HASSAN ASKARI
- labaran sakafa » SAMAHATUS ASSAYID ADIL-ALAWI ZAI CIGABA DA BAHASUL KARIJ
- labaran sakafa » MUNA MIKA TA’AZIYA GA DAUKACIN GURGUZUN AL’UMMAR MUSULMI BISA SHAHADAR IMAM ALIYU IBN MUSA ARRIDA (A.S)
- munasabobi » TUNAWA DA WAFATIN MANZON ALLAH DA DANSA IMAM HASSAN (A.S
- labaran sakafa » SABUWAR SHEKARAR MUSLUNCI 1441 TARE DA DAWOWA KARATU DAGA RANAR ASABAR 14 GA WATAN MUHARRAM
- labaran sakafa » BAYANI DANGANE DA MUNASABAR ZAGAYOWAR WATAN MUHARRAM SHEKARA TA 1441 H
- labaran sakafa » BAYANI KAN MUNASABAR ZAGAYOWAR WATAN MUHARRAHAM SHEKARA 1441 H KASHI NA (2)
- munasabobi » BAYANI NA FARKO (1) BISA MUNASABAR ZAGAYOWAR WATAN MUHARRAMAN SHEKARA 1441 H
- munasabobi » TASHAR KARBALA IRFAN ZASU WATSA LACCOCIN ASHURA NA SAMAHATUS ASSAYID ADIL-ALAWI
- labaran sakafa » Allah ya faranta kwanakinku da tunawa da ranar haihuwar Suldanul Nufus Aliyu bn Musa Arrida (as)
- labaran sakafa » Makalar Hubbun Nisa’i fi Hadisun Nabawi ta fito- tare da Alkamalin Assayid Adil-Alawi
- labaran sakafa » Makalar Annaji Bashar Mau’udul Muntazar ta fito tareda Alkalamin Assayid Adi
- munasabobi » Allah ya girmama ladanku da namu da tunawa da shahadar Imam Jafar bn Muhammad
- labaran sakafa » Makalar duba li mushatulArba’in tareda Alkalamin Assayid Adil-Alaw
- labaran sakafa » Allah ya girmama ladan ku da na mu bisa musibar rashin Sarkin muminai Ali (as)
Labarun da ba tsammani
- labaran sakafa » Watsa muhadarar Sayyid Adil-Alawi kai tsaye daga tashar Al’ahwaz
- labaran sakafa » Wasika ta uku ta karshe dangane da ra’ayoyin sayyid Kamalul haidari
- labaran sakafa » Ranar asabar 14 ga watan Rabi’u Awwal Assayid Adil-Alawi (h) zai cigaba da bada darasin bahasul karij
- labaran sakafa » JARIDAR SAUTUL KAZIMAINI MAI FITOWA WATA-WATA ADADI NA 225-226 WANNAN KARAM MA TA KARA FITOWA
- labaran sakafa » munasabar haihuwar Imam Mahadi amincin Allah ya tabbata gare shi
- labaran sakafa » muhadarori cikin haramin Imam Rida (as) daga ranar Asabar shida ga zul hijja har zuwa ranar Juma’a 12 ga zul hijja hijira kamariya
- munasabobi » TASHAR KARBALA IRFAN ZASU WATSA LACCOCIN ASHURA NA SAMAHATUS ASSAYID ADIL-ALAWI
- labaran sakafa » Za a fara zaman makokin shekara-shekara da aka saba yi dangane da tunawa da wafatin babban malamin addinin muslunci Ayatullahi Sayyid Ali Alawi (rd)
- labaran sakafa » Allah ya girmama ladan ku da na mu bisa musibar rashin Sarkin muminai Ali (as)
- labaran sakafa » BAYANI KAN MUNASABAR ZAGAYOWAR WATAN MUHARRAHAM SHEKARA 1441 H KASHI NA (2)
- munasabobi » MAULIDIN IMAM HASSAN ASKARI
- sanarwa » watsa shirye-shiryen Samahatu Sayyid Adil-Alawi kai tsaye a tashar taurarron dan Adam mai suna Addu’a
- munasabobi » Muhadarar Sayyid Adil-Alawi cikin hubarren Fatima Ma’asuma dangane da munasabar shahadar Imam Musa Kazim amincin Allah ya kara tabbata a gare shi
- labaran sakafa » Tunawa da zaluncin da akaiwa Fatima Zahara amincin Allah ya tabbata gareta wacce itace farko wacce ta fara riskar manzon Allah tsira da amincin Allah su kara tabbata gareshi tare da-alkalamin sayyid Adil-Alawi
- labaran sakafa » BAYANI DANGANE DA MUNASABAR ZAGAYOWAR WATAN MUHARRAM SHEKARA TA 1441 H
Labarai wanda akafi karantawa
- labaran sakafa » Ma'asumiyya Haura'u Zainab amincin Allah ya kara tabbata gare ta tare da Alkamin-samahatus sayyid Adil Alawi
- munasabobi » Soyayyar Husaini (as)ta haukatar da ni
- munasabobi » Dan takaitaccen Karin haske kan zamanin Imam Alkazim (as)
- labaran sakafa » Wasika ta uku ta karshe dangane da ra’ayoyin sayyid Kamalul haidari
- labaran sakafa » Mujallar kausar adadi na 33 ta samu fitowa
- labaran sakafa » Muna tayaku murnar zagayowar ranar haihuwar siddika dahira Fatima zahara amincin Allah ya kara tabbata gareta
- labaran sakafa » munasabar haihuwar Imam Mahadi amincin Allah ya tabbata gare shi
- labaran sakafa » Tunawa da zaluncin da akaiwa Fatima Zahara amincin Allah ya tabbata gareta wacce itace farko wacce ta fara riskar manzon Allah tsira da amincin Allah su kara tabbata gareshi tare da-alkalamin sayyid Adil-Alawi
- labaran sakafa » Muna daukaka mafi daukakar ayoyin taya murna da farin ciki zuwa ga mukamin manzon Allah (s.a.w) da Ahlin gidansa tsarkaka aminicin Allah ya kara tabbata a gare su baki dayansu dangane da munasabar mauludin imam Bakir (as)
- labaran sakafa » MUHADARORIN SAMAHATUS SAYYID ALAWI NA WATAN RAMADAN MAI ALFARMA WADANDA ZA SU KASANCE CIKIN TASHAR MA'ARIF
- munasabobi » Muhadarar Sayyid Adil-Alawi cikin hubarren Fatima Ma’asuma dangane da munasabar shahadar Imam Musa Kazim amincin Allah ya kara tabbata a gare shi
- labaran sakafa » Watsa muhadarar Samahatus Sayyid Adil-Alawi kai tsaye a tashar Assaklaini
- labaran sakafa » munasabar haihuwar Imam Mahadi amincin Allah ya tabbata gare shi
- labaran sakafa » MUNA TAYA DAUKACIN MUSULMAI MURNAR ZAGAYOWAR RANAR HAIHUWAR WANDA AKA HAIFA CIKIN DAKIN KA’ABA ALIYU IBN ABI `DALIB(AS)
- labaran sakafa » Sayyid Adil-Alawi zai hau minbari don yin lacca kan Munasabar tunadawa rasuwar mawakin Ahlil-baiti Sayyid Muhammad Bakir Alawi
Daga cikin abinda yake shiryarwa zuwa ga ismarta
1-ayat tadhir cikin fadinsa madaukaki
:
(إنَّمَا يُرِيدُ اللهُ لِيُذْهِبَ عَنْكُمُ الرِّجْسَ أهْلَ البَـيْتِ وَيُطَهِّرَكُمْ تَطْهِيرآ) ،
Kadai Allah yana nufin tafiyar muku da datti ya kuma tsarkakeku tsarkakewa sosai.
Allah tsarkakakke ne da iradarsa takwiniya ya tsarkake Ahlil-baiti: daga cikinsu akwai Fatima amincin Allah ya kara tabbata gareta ya kuma katangesu da isma mudlaka wajiba a hankalce da nakali.
2-lallai ita tsaran kur’ani ce mai girma dogaro da hadisi da shi’a da sunna sukai ittifaki kansa, yayinda kur’ani ya kasance ma’asumi to haka ma tsaransa Ahlil-baiti tsatso manzo Mustafa suma ma’asumai ne.
3-lallai ita Fatima itace tsaran Ali ba da ban shi ba da bata da tsara daga bil adama baki dayansu, babu mai aurar ma’asuma sai ma’asumi,lallai mazaje sune masu tsayuwa kan mata, Fatima idan muka cire imamanci tana da dukkanin wata falala da Ali yake da ita dukkanin abinda ya tabbata ga Ali amincin Allah ya kara tabbata gareshi to ya tabbata ga Fatima bisa lazimci, sannan dukkanin wani abu d aya tabbata ga Fatima da mudabaka to ya tabbata da dalala iltizamiyya ga sarkin muminai Ali (as)
4-lallai ita hurul ini da ta zo da surar mutane, mala’iku ma’asumai ne hakama Fatima haura’ul insiya.
5-dayantuwar iradar Allah da ta Allah, lallai Allah yana yarda da yardarta yana kuma yin fushi da fushinta, lallai Allah bai yi fushi domin Yunus ma’abocin kifi ba, bari dai kadai yana fushi da fushinta, dayantuwar iradarta da Allah dalili ne kan ismarta.
6-lallai itace shugabar mataye duniya da lahira, ta yaya zata kasance shugabar matan farko dana karshe ba idan ba da ban ita ma’asuma bace.
7-ayar mubahala, ta gabatar da mata kan kawuka, mai yiwu hakan ya zama ishara ya zuwa lallai cewa kawuka fansarta ne, {babanki ya fansheki} babanta ya fansheta da ransa.
8-itace madaukakiyar duniya da makaskaciyar duniya da kausul su’udi da nuzuli.
9-itace kirjin annabi tsira da amincin Allah yak ara tabbata gareshi wand wanda yake dauke da kur’ani karo daya kuma cikin daren lailatul kadari, wanda shi daren lailatul kadari shine Fatima zahara (as).
10-baban wanda ya san daraja sai wanda ya girmamata, babu mai sanin asraranta face wanda ya halicceta da wanda Allah yayi masa izini.
11- lallai ita biyayyar ta wajibi ce kan dukkanin halittu, ta yay aba zata kasance wajibi ba saki babu kaidi alhalin ita fa ma’asuma ce.
12-ita hujjar kan hujjojin Alllah kuma itace abar koyinsu kamarcv yadda ya zo cikin hadisai masu daraja.
13-mahadar haske biyu da hadisin Aflak, tana dauke da asraran annabta da imamanci, lallai ita babar babanta.
14- mikakkiyar igiyar Allah dole ta kasance ma’asumiya, idan bata zama ma’asumiya ta yaya za ai riko da ita mudlakan ba tareda kaidi ba
«قال رسول الله صلى الله عليه واله وسلم : فاطمة بهجة قلبي وحبله الممدود بينه وبين خلقه ، من اعتصم به نجا، ومن تخلّف عنه هوى.
Manzon Allah tsira da amincin Alla su kara tabbata gareshi da iyalansa yace: Fatima ce farin ciki zuciyata kuma itace igiyar Allah mikakka tsakaninsa da halittunsa, duk wanda yayi riko da ita ya tsira duk wanda ya barta ha halaka.
15-jarrabata da hakuri wacce itace asasin kamala da Akhlak wanda daga cikinsa akwai zuhudu
16-iliminta daga wurin Allah yake.
17-ijma’i yankakke mai shiryarwa kan ismarta, kamar yadda wurin shehunnai Saduk da mufid da Dusi da wasunsu.
18-ayoyi da riwayoyi masu tarin yawa da suke shiryarwa zuwa ga falalarta da girmanta, da rattayuwarta da duniyar gaibu.
19-tarihinta da yadda ta rayu kamshin ismar Allah na tashi daga gareta
Akwai wasu fuskokin da mai dandake bincie zai iya tsinkayarsu, ya sami da yakini da yankewa da cewa lallai babu kokwanto babu shakka lallai Fatima zahara amincin Allah ya kara tabbata gareta babbar ismar Allah ce.