sababun labare
- munasabobi » MAULIDIN IMAM HASSAN ASKARI
- labaran sakafa » SAMAHATUS ASSAYID ADIL-ALAWI ZAI CIGABA DA BAHASUL KARIJ
- labaran sakafa » MUNA MIKA TA’AZIYA GA DAUKACIN GURGUZUN AL’UMMAR MUSULMI BISA SHAHADAR IMAM ALIYU IBN MUSA ARRIDA (A.S)
- munasabobi » TUNAWA DA WAFATIN MANZON ALLAH DA DANSA IMAM HASSAN (A.S
- labaran sakafa » SABUWAR SHEKARAR MUSLUNCI 1441 TARE DA DAWOWA KARATU DAGA RANAR ASABAR 14 GA WATAN MUHARRAM
- labaran sakafa » BAYANI DANGANE DA MUNASABAR ZAGAYOWAR WATAN MUHARRAM SHEKARA TA 1441 H
- labaran sakafa » BAYANI KAN MUNASABAR ZAGAYOWAR WATAN MUHARRAHAM SHEKARA 1441 H KASHI NA (2)
- munasabobi » BAYANI NA FARKO (1) BISA MUNASABAR ZAGAYOWAR WATAN MUHARRAMAN SHEKARA 1441 H
- munasabobi » TASHAR KARBALA IRFAN ZASU WATSA LACCOCIN ASHURA NA SAMAHATUS ASSAYID ADIL-ALAWI
- labaran sakafa » Allah ya faranta kwanakinku da tunawa da ranar haihuwar Suldanul Nufus Aliyu bn Musa Arrida (as)
- labaran sakafa » Makalar Hubbun Nisa’i fi Hadisun Nabawi ta fito- tare da Alkamalin Assayid Adil-Alawi
- labaran sakafa » Makalar Annaji Bashar Mau’udul Muntazar ta fito tareda Alkalamin Assayid Adi
- munasabobi » Allah ya girmama ladanku da namu da tunawa da shahadar Imam Jafar bn Muhammad
- labaran sakafa » Makalar duba li mushatulArba’in tareda Alkalamin Assayid Adil-Alaw
- labaran sakafa » Allah ya girmama ladan ku da na mu bisa musibar rashin Sarkin muminai Ali (as)
Labarun da ba tsammani
- labaran sakafa » Godiya ga dukkanin wanda yayi tarayya cikin zaman makoki na shekara-shekara karo na 36 dangane da tunawa da wafatin Allah ya jikan rai Ayatullah Sayyid Ali Alawi.
- labaran sakafa » Makalar Hubbun Nisa’i fi Hadisun Nabawi ta fito- tare da Alkamalin Assayid Adil-Alawi
- labaran sakafa » Watsa muhadarar Sayyid Adil-Alawi kai tsaye daga tashar Al’ahwaz
- labaran sakafa » Watsa muhadarar Samahatus Sayyid Adil-Alawi kai tsaye a tashar Assaklaini
- labaran sakafa » Ma'asumiyya Haura'u Zainab amincin Allah ya kara tabbata gare ta tare da Alkamin-samahatus sayyid Adil Alawi
- labaran sakafa » Shirin Samahatus Sayyid Adil-Alawi (h) a tashar Imam Rida (as) tsawon kwanaki biyu
- labaran sakafa » Makalar Annaji Bashar Mau’udul Muntazar ta fito tareda Alkalamin Assayid Adi
- munasabobi » BAYANI NA FARKO (1) BISA MUNASABAR ZAGAYOWAR WATAN MUHARRAMAN SHEKARA 1441 H
- munasabobi » TUNAWA DA WAFATIN MANZON ALLAH DA DANSA IMAM HASSAN (A.S
- labaran sakafa » MUNA MIKA TA’AZIYA GA DAUKACIN GURGUZUN AL’UMMAR MUSULMI BISA SHAHADAR IMAM ALIYU IBN MUSA ARRIDA (A.S)
- munasabobi » Allah ya girmama ladanku da namu da tunawa da shahadar Imam Jafar bn Muhammad
- labaran sakafa » SABUWAR SHEKARAR MUSLUNCI 1441 TARE DA DAWOWA KARATU DAGA RANAR ASABAR 14 GA WATAN MUHARRAM
- munasabobi » Soyayyar Husaini (as)ta haukatar da ni
- labaran sakafa » munasabar haihuwar Imam Mahadi amincin Allah ya tabbata gare shi
- labaran sakafa » MUHADARORIN SAYYID ADIL-ALAWI NA RAMADAN CIKIN HUBBAREN IMAM ALI (A.S)
Labarai wanda akafi karantawa
- labaran sakafa » Ma'asumiyya Haura'u Zainab amincin Allah ya kara tabbata gare ta tare da Alkamin-samahatus sayyid Adil Alawi
- munasabobi » Soyayyar Husaini (as)ta haukatar da ni
- munasabobi » Dan takaitaccen Karin haske kan zamanin Imam Alkazim (as)
- labaran sakafa » Wasika ta uku ta karshe dangane da ra’ayoyin sayyid Kamalul haidari
- labaran sakafa » Mujallar kausar adadi na 33 ta samu fitowa
- labaran sakafa » Muna tayaku murnar zagayowar ranar haihuwar siddika dahira Fatima zahara amincin Allah ya kara tabbata gareta
- labaran sakafa » munasabar haihuwar Imam Mahadi amincin Allah ya tabbata gare shi
- labaran sakafa » Tunawa da zaluncin da akaiwa Fatima Zahara amincin Allah ya tabbata gareta wacce itace farko wacce ta fara riskar manzon Allah tsira da amincin Allah su kara tabbata gareshi tare da-alkalamin sayyid Adil-Alawi
- labaran sakafa » Muna daukaka mafi daukakar ayoyin taya murna da farin ciki zuwa ga mukamin manzon Allah (s.a.w) da Ahlin gidansa tsarkaka aminicin Allah ya kara tabbata a gare su baki dayansu dangane da munasabar mauludin imam Bakir (as)
- labaran sakafa » MUHADARORIN SAMAHATUS SAYYID ALAWI NA WATAN RAMADAN MAI ALFARMA WADANDA ZA SU KASANCE CIKIN TASHAR MA'ARIF
- munasabobi » Muhadarar Sayyid Adil-Alawi cikin hubarren Fatima Ma’asuma dangane da munasabar shahadar Imam Musa Kazim amincin Allah ya kara tabbata a gare shi
- labaran sakafa » Watsa muhadarar Samahatus Sayyid Adil-Alawi kai tsaye a tashar Assaklaini
- labaran sakafa » munasabar haihuwar Imam Mahadi amincin Allah ya tabbata gare shi
- labaran sakafa » MUNA TAYA DAUKACIN MUSULMAI MURNAR ZAGAYOWAR RANAR HAIHUWAR WANDA AKA HAIFA CIKIN DAKIN KA’ABA ALIYU IBN ABI `DALIB(AS)
- labaran sakafa » Sayyid Adil-Alawi zai hau minbari don yin lacca kan Munasabar tunadawa rasuwar mawakin Ahlil-baiti Sayyid Muhammad Bakir Alawi
an haifi Imam Abu Muhammad Hassan Askari (as) 8
ga watan Rabi’u sani hijira na da shekara 232 a birnin mai Madina wannan ra’ayi da akasarin malamamn
tarihi suka tafi kai, ana kiran Imam Hassan da Imam Aliyu annakiyu (as) da
lakabin Askariyaini sakamakon a nan ne mahallin da suka zauna cikin samarra,
Ibn Sukaitu ya tambayi Imam Hadi sakamakon umarnin sarkin Mutawakkil yana mai
fadin cewa: mene ne ya sanya Allah ya aiko Musa (as) da sanda, ya kuma aiko Ida
da warkar da kutare da makafi da raya matattu, sannan ya aiko Muhammad da kur’ani
da takobi?
Sai Imam Hadi ya bashi amsa da fadin Allah madaukaki: ( Allah maduakaki ya aiko Musa da sanda da hannu mai haske da take bayyana ba tareda wahala a cikin zamanin sihiri yake kan tashensa a lokacin matsafa da masu sihiri sunyi matukar tasiri cikin kwakwalen mutane da tunaninsu lamarin da ya kai ga karkacewarsu daga barin hanyar Allah-hanyar gaskiya hanyar shiriya, sai Musa ya zo da abinda yake ruguje da’awowinsu shine sandarsa da ta kasance tana hadiye abinda suke kag, sannan cikin hujja ya tabbatar da abinda ya rushe da’awowinsu da karerayinsu, amma wazifar Isa ta saba da Musa saboda kasantuwar zamanin Musa abin da ya shahara shine cigaban likitanci, sai ya zo musu da mu’ujiza da ta gagare su ya tabbatar musu da gazawarsu, domin sun kasance suna warakar da mutane daga cututtuka sai dai tare da hakan sun gaza warakar da kuturu da makaho, sai Annabi Isa yayi musu kalubale, ta yand aya kasance ya na shafa kutare da makafi da hannunsa sai su warke da izinin Allah, sannan bugu da kari ya zo da abinda kowa da kowa ya gaza kansa shine raya matattu da izinin Allah, hakika ya kasance yana tashin matattu da umarnin Allah lokacin da yake addu’a lamarin da ya sanya shi zama mai nasara da galaba kan su cikin fagen munazara da jidali.
Amma aiko da manzon Allah Muhammad (s.a.w) to shi a lokacinsa abinda yake tashe shine wake-wake da fasaha da kuma takobi don daukakar kai da izza da kabilanci da alfahari da karamci da al’adunsu, sai ya zo musu da mafi girman mu’ujiza, ya rusa dukkanin da’awowinsu da hujjojinsu da ayoyi manzanci bayyanannu, kuma balagar manzo da rawar da ya taka mai girma cikin isar da sako da nusantarwa. Kuraishawa sun bi hanyoyi daban-daban da dukkanin dabaru domin taka birki ga yaduwa sakonsa da bunkasarsa sai dia cewa ba su yi nasara ba yayin da kur’ani ya kalubalance su da su zo da surori ko kuma sura guda daya rak ko da kuwa zasu tallafi junansu cikin hak, lamarin da ya sanya su fagarniya cikin amfani da nuna karfi da cutarwa sai dia cewa hakan bai amfanar da komai ba, Allah madaukaki yana cewa:
[واللَّهُ مُتِمُّ نُورِهِ وَلَوْ كَرِهَ الْكَافِرُونَ]
Allah zai cika haskensa ko da kuwa kafirai basa so.