sababun makaloli
- fikihu » KARIJUL FIKHU 27 RABIU AWWAL 1441 H CIKIN TA'ARIFIN IJTIHADI A ISDILAHIN FIKHU TSAKANIN SUNNA DA SHI'A
- fikihu » KARIJUL FIKHU 5 GA WATAN RABI’U AWWAL SHEKARA 1441
- muhadara » GISHIRI CIKIN TAFIN HANNU
- muhadara » Malamai magada Annabawa_ kashi na 3 tarihin Shaik Abbas Qummi
- hadisi » Muhimman wasiyoyi uku daga Imam Sadik (as)
- fikihu » Bahasul karakul fikhu: fatawa halascin karanta surori biyu
- hadisi » KASHE KASHEN MATA CIKIN KYAWAWAN HALAYEN SU
- hadisi » Ashabul Ijma da siffofin hadisi
- hadisi » Sirri daga sirrikan Sayyada Fatima Ma’asuma (a.s)
- muhadara » Rigima da dauki ba dadi tsakanin hankali da wahami
- muhadara » kada ku kauracewa wannan kur'ani
- hadisi » Addu’a mabudin ibada
- muhadara » Mace da tawayarta
- muhadara » Nasiha ga masu shirin yin aure
- muhadara » Adalci hadafin daukacin addinai
makaloli
- fikihu » Ku tashi tsaye domin Allah
- fikihu » KARIJUL FIKHU 5 GA WATAN RABI’U AWWAL SHEKARA 1441
- muhadara » Mace da tawayarta
- muhadara » Juyin juya hali na gaskiya da ma’abotansa
- fikihu » Wasikar haske da yaye duhu daga wilayar Ahlil-baiti amincin Allah ya kara tabbata garesu
- muhadara » siyasar muslunci a dunkule
- muhadara » Kyawawan halayen likita ne a muslunci
- muhadara » dangantakar addini da siyasa
- fikihu » siffofin jagora
- muhadara » Karanta, yi tunani, ka yi aiki, ka san makiyinka Shaidan
- fikihu » KAN HANYAR SHUGABAN SHAHIDAI IMAM HUSAINI (AS)
- fikihu » Tambaya a takaice:wannan tuhumar da akewa annabi cewa ya koyo kur’ani daga wani mutum ba’ajame,
- muhadara » MUSLUNCI A TAKAICE DAGA ASALANSA DA RASSANSA
- fikihu » Hukunce-hukuncen muslunci
- fikihu » Muna ta’aziyya ga daukacin al’ummar musulmi bisa munasabar tunawa da wafatin sayyada Fatima `yar imam Musa Alkazim (as) wacce akewa alkunya da (ma’asuma) amincin Allah ya kara tabbata gare ta.
Mukalolin da akaranta dayawa.
- fikihu » Sirri daga sirrikan manzon Allah tsira da amincin Allah su kara tabbata gare shi da iyalansa-tare da alkalamin samahatus sayyid Adil-Alawi (dz)
- muhadara » Ta Yaya dalibi zai iya sanin gobensa
- hadisi » KASHE KASHEN MATA CIKIN KYAWAWAN HALAYEN SU
- hadisi » Sirri daga sirrikan Sayyada Fatima Ma’asuma (a.s)
- hadisi » Malamai sune magada Annabawa
- muhadara » KISSAR SOYAYYA
- fikihu » Ku tashi tsaye domin Allah
- fikihu » Hukunce-hukuncen muslunci
- fikihu » Muna ta’aziyya ga daukacin al’ummar musulmi bisa munasabar tunawa da wafatin sayyada Fatima `yar imam Musa Alkazim (as) wacce akewa alkunya da (ma’asuma) amincin Allah ya kara tabbata gare ta.
- muhadara » Kyawawan halayen likita ne a muslunci
- muhadara » tsari daga sharrin Iblis
- muhadara » Ayoyin samun nutsuwa
- muhadara » Mace da tawayarta
- fikihu » Falalar ilimi da malamai
- fikihu » Sakon ziyarar arba’in cikin iraki-tattaunawa tare da samahatus sayyid Sami badari.
Daga cikin abinda yake kan jagora shine bada umarni kuma dole jama’a su bishi inda zai ba da umarni kuma ba za a bishi ba shine kawai inda umarnin nasa ya sabawa Allah, anan ba za ai masa biyayya ba za a bishi ba, amma cikin dukkanin abinda yake na maslahar kasa na kawuka na cigaban kasa idan ya bada umarni wajibi abi shi sannan kuma ya tsaya kai tsayin daka kan biyayyarsa wannan ba girman kai bane, saboda tsayawarsa tsayin daka kan binsa gyaran kasa ne umarni ce, lokacin da imam Ali (as) ya aika Mailkul Ashtar misara me ya ce, haka ma lokacin da ya aika wasu kwamandoji biyu nasa zuwa ga Malikul Ashtar me ya ce,
وقد أمرت عليكما وعلى من في حيزكما
Na sanya jagorancin Malik bn Ashtar kanku da kan wadanda suke tareda kanku
Ku ji maganarsa kuyi masa biyayya ku sanya shi sulke da garkuwa.
Dole ne su bishi tareda cewa amincin Allah ya kara tabbata gareshi yace: (babu da’a ga wani mahaluki cikin sabon mahalicci) amma sai yace wajibi ne suyi biyayya ga jagoransu, sai dai a matsayin na jagora me zaka ce ayi kowaye dole ka nemi abinda zai yiwu abinda zai iya kada ka dora masa abinda ba zai iya ba, shi ya sa ma imam (as) yake cewa:
إذا أردت أن تطاع فاسئل ما يستطاع.
Idan kana so ai maka biyayya da da’a to ka tambayi abinda za a iya.
Na biyu: idan kana sama kana bada umarni ga na kasa kana ku maso na kasa da kai ya bi ka to dole ne ka gyaru kuma dole kaima ka bi na sama da kai, kamar shugaban kasa ne idan yana son talakawansa su bi shi to dole ya zamo yana bin Allah, idan baka bin Allah baka tsoran Allah kada kayi tsammani na kasa da kai zai bika, imam Ali amincin Allah ya kara tabbata gareshi yana cewa:
أطع من فوقك يطعك من دونك.
Ka bi na samanka wanda yake kasa da kai zai bi ka.
وأصلح سريرتك يصلح الله علانيتك.
Ka gyara sirrinka badininka Allah zai gyara zahirinka
Idan kana bada umarni ana sabawa zaka samu matsala idan kana sabawa na samanka zaka samu matsala, kuma lallai abubuwa zasu lalace su rikice daga baya, kana minista shugaban kasa yana baka umarni kana sabawa to lallai zaka samu matsala.
الخلاف يهدم الرأي.