sababun makaloli
- fikihu » KARIJUL FIKHU 27 RABIU AWWAL 1441 H CIKIN TA'ARIFIN IJTIHADI A ISDILAHIN FIKHU TSAKANIN SUNNA DA SHI'A
- fikihu » KARIJUL FIKHU 5 GA WATAN RABI’U AWWAL SHEKARA 1441
- muhadara » GISHIRI CIKIN TAFIN HANNU
- muhadara » Malamai magada Annabawa_ kashi na 3 tarihin Shaik Abbas Qummi
- hadisi » Muhimman wasiyoyi uku daga Imam Sadik (as)
- fikihu » Bahasul karakul fikhu: fatawa halascin karanta surori biyu
- hadisi » KASHE KASHEN MATA CIKIN KYAWAWAN HALAYEN SU
- hadisi » Ashabul Ijma da siffofin hadisi
- hadisi » Sirri daga sirrikan Sayyada Fatima Ma’asuma (a.s)
- muhadara » Rigima da dauki ba dadi tsakanin hankali da wahami
- muhadara » kada ku kauracewa wannan kur'ani
- hadisi » Addu’a mabudin ibada
- muhadara » Mace da tawayarta
- muhadara » Nasiha ga masu shirin yin aure
- muhadara » Adalci hadafin daukacin addinai
makaloli
- hadisi » Sirri daga sirrikan Sayyada Fatima Ma’asuma (a.s)
- fikihu » Hukunce-hukuncen muslunci
- fikihu » Falalar ilimi da malamai
- muhadara » Mace da tawayarta
- fikihu » Shin saukar kur’ani daga tajalli ne ko ko daga nisanta ne?
- muhadara » Nasihar mahaifi ga dansa
- hadisi » tauhidi daga hadisai
- muhadara » GISHIRI CIKIN TAFIN HANNU
- muhadara » Malamai magada Annabawa_ kashi na 3 tarihin Shaik Abbas Qummi
- fikihu » Ta ƙaƙa za mu iya karɓa ko dogaro da masdarin hadisi tareda cewa kwafin asalin masdarin wasu ba’arin malamanmu sun karɓe shi ne da kyautata tsammani ba tareda sun san asalin marawaicin hadisin ba ku sun taɓa ganinsa
- hadisi » Ashabul Ijma da siffofin hadisi
- muhadara » Rigima da dauki ba dadi tsakanin hankali da wahami
- fikihu » Hasken haskaye nutsuwar zukata
- muhadara » Hasken sasanni cikin sanin arzuka
- fikihu » shin riwayoyin da suke cewa salmanu Farisi da Abu zar lokacin dawowar imam zaman (as) suna daga cikin matamaimakansa riwayoyi ne ingantattu
Mukalolin da akaranta dayawa.
- fikihu » Sirri daga sirrikan manzon Allah tsira da amincin Allah su kara tabbata gare shi da iyalansa-tare da alkalamin samahatus sayyid Adil-Alawi (dz)
- muhadara » Ta Yaya dalibi zai iya sanin gobensa
- hadisi » KASHE KASHEN MATA CIKIN KYAWAWAN HALAYEN SU
- hadisi » Sirri daga sirrikan Sayyada Fatima Ma’asuma (a.s)
- hadisi » Malamai sune magada Annabawa
- muhadara » KISSAR SOYAYYA
- fikihu » Ku tashi tsaye domin Allah
- fikihu » Hukunce-hukuncen muslunci
- fikihu » Muna ta’aziyya ga daukacin al’ummar musulmi bisa munasabar tunawa da wafatin sayyada Fatima `yar imam Musa Alkazim (as) wacce akewa alkunya da (ma’asuma) amincin Allah ya kara tabbata gare ta.
- muhadara » Kyawawan halayen likita ne a muslunci
- muhadara » tsari daga sharrin Iblis
- muhadara » Ayoyin samun nutsuwa
- muhadara » Mace da tawayarta
- fikihu » Sakon ziyarar arba’in cikin iraki-tattaunawa tare da samahatus sayyid Sami badari.
- fikihu » Falalar ilimi da malamai
Da sunan Allah mai rahama mai jin kai
Siyasar muslunci zama na Arba’in da shida
Taken darasi: Daukar Mataki
Abubuwan da suke hana shugaba daukar mataki akwai kokwanto, akwai tsoro sai kuma son zuciyar mutane, sai abu na hudu da yake hana shugaba daukar mataki shine danginsa na kusa da shi wasu su kan zuwa wajensa wanda daga danginsa ne na kusa da shi sai su hana shi daukar mataki, za mu ga imam Ali (as) yayi fada kan wannan sosai yana cewa cikin fadinsa:
والزم الحق من لزمه من القريب والبعيد وكن فى ذلك صابراً محتسباً واقعاً ذلك في قرابتك حيث وقع واتق عاقبته .
Wannan gargadi kan wanda makusantansu matansu suke hana su daukar mataki suke halaka da basu da mace da ya fiye musu alheri, akwai gwamnan da matarsa ta halaka shi akwai shugaban kasa a najeriya da matarsa ta halaka shi zata zuga shi da yayi dukkanin abinda ya ga dama.
Abu na biyar wani lokaci shine izgili na masu sabani masu saba musu idan zai gyara za suyi masa izgili hakan sai ya hana shugaba yin gyara, ya kamata shi ya sani idan bai gyara ba Allah zai kawo wasu su yi gyara.
Na shida shi ne gudun surutun mutane meye surutun mutane shine mutane su dinga zaginsa alhalin shi yana gyara ne babu mamaki sai ya tafi ko ya mutu sannan su yi nadama su gane cewa gyara ya kasance yana yi, shi ya sa imam Ali yake cewa kada abinda mutane suke fada a kanka ya munana maka idan ya kasance kamar yanda suke fada hakan ne to wannan ya rage maka zunubi da ukuba idan kuma sabanin yanda suke fada to ka na da kyakkywa har ga Allah.
Amma fa wannan fa duk bayan ya dau mataki, wajibi shugaba bayan yayi tunani yayi shawara yanke ya dau mataki.