■ Watan Ramadan mai albarka jagoran watanni:
■ Muhadarar daren lailatul kadari na biyu
■ Siradi mikakke
■ Muhadarar daren lailatul kadari na uku
■ Cikin inuwar tafsrin kur'ani da tawilin ayar haske
■ amma mufradat din tafsirin ayatun nur haske
■ Mishkatu Fadima zahara
■ MUHADARA TA HUDU
■ Daga cikin abubuwa wadanda ayar nuru ta kebantu da su
■ Balagar kur'ani mai girma
■ ludufi na farko daga mishkat
■ Me ya sanya Fadima Zahara (as) ta zamanto tagar haske
■ Fadima Zahara ruhin annabi
■ Muslunci addinin ilimi da aiki
■ Sarkin muminai girman fahimta
■ Fadima Zahara kyawun Allah
■ Fadima Zahara uwar kyawawan abubuwa
■ Ludufi na biyu
■ Kafa dalili da suratul kadari kan imamanci
■ dalilai na fadimiyya wadanda muka kafa hujja da su kan halifacin sarkin muminai Ali
■ Daga siffofin Zahara
■ FADIN SHAHADA HUDU CIKIN KIRAN SALLAH DA IKAMA
■ FADIMA ZAHARA (AS) ABAR KOYI DA KWAIKWAYO
■ DAGA WAHAYIN ZIYARAR FADIMIYYA
■ WALKIYA DAGA HASKEN ZAHARA (AS)
■ MARUFINSA ALMISKI
Manzon Allah (s.a.w) shi ne ranar al'umma Ali (as) watanta
وقال رسول الله: إذا غاب القمر فاقتدوا بالزهرة ، فسأل الأصحاب : ومن الزهرة ؟ فقال 9: ابنتي فاطمة الزهراء...
Manzon Allah (s.a.w) ya ce: idan wata ya faku yabuya to ku shiriya da zuhratu, sai sahabbai sukai tambayi manzon Allah (s.a.w) mene ne zuhratu? Sai ya ce: `yata Fadima Zahara…
Lallai ita bar koyin `yantattu da masu saura muminai al'umma bayan al'umma, domin cewa itace mishkat sannan AIi (as) shi ne mizani ma'aunin karaya da gaskiya, imamanci shi ne ma'aunin gaskiya, sai dai cewa sanin ma'aunin sa mizaninsa ana saninsa da harshensa, shi ne ke furuci da gaskiya yake kare ma'auninnta, sannan Fadima Zahara (as) ce harshen mizani, lallaitace uwa ga babanta, daga cikn ma'anonin uwa shien ita tana kare danta daga bata, to ita Fadima Zahara tana kare sakon babanta ko da kuwa da sadaukar da ranta ne da shahadantar da jaririnta da dukan fuskarta da jawuntakan idaniyarta da karya kashin awagarta da kukanta dare da rana.
Na'am tabbas basu san darajartaba da matsayinta da mukaminta mai girma kamar yadda basu riski lailatul kadari ba, basu gushe ba cikin inuwa mai nisa.
Allah ka sanar damu kanka da manzonka da hujjojinka, hujjar hujjoj abar koyin waliyyai, Fadima Zahara (as).