Daga siffofin Zahara

 

Manzon Allah (s.a.w) shi ne ranar al'umma Ali (as) watanta

 

وقال رسول الله: إذا غاب القمر فاقتدوا بالزهرة ، فسأل الأصحاب : ومن الزهرة ؟ فقال  9: ابنتي فاطمة الزهراء...

Manzon Allah (s.a.w) ya ce: idan wata ya faku yabuya to ku shiriya da zuhratu, sai sahabbai sukai tambayi manzon Allah (s.a.w) mene ne zuhratu? Sai ya ce: `yata Fadima Zahara…

Lallai ita bar koyin `yantattu da masu saura muminai al'umma bayan al'umma, domin cewa itace mishkat sannan AIi (as) shi ne mizani ma'aunin karaya da gaskiya, imamanci shi ne ma'aunin gaskiya, sai dai cewa sanin ma'aunin sa mizaninsa ana saninsa da harshensa, shi ne ke furuci da gaskiya yake kare ma'auninnta, sannan Fadima Zahara (as) ce harshen mizani, lallaitace uwa ga babanta, daga cikn ma'anonin uwa shien ita tana kare danta daga bata, to ita Fadima Zahara tana kare sakon babanta ko da kuwa da sadaukar da ranta ne da shahadantar da jaririnta da dukan fuskarta  da jawuntakan idaniyarta  da karya kashin awagarta da kukanta dare da rana.

Na'am tabbas basu san darajartaba da matsayinta da mukaminta mai girma kamar yadda basu riski lailatul kadari ba, basu gushe ba cikin inuwa mai nisa.

Allah ka sanar damu kanka da manzonka da hujjojinka, hujjar hujjoj abar koyin waliyyai, Fadima Zahara (as).