lisdin makaloli
sababun makaloli
makaloli
Mukalolin da akaranta dayawa.
sababun makaloli
- fikihu » KARIJUL FIKHU 27 RABIU AWWAL 1441 H CIKIN TA'ARIFIN IJTIHADI A ISDILAHIN FIKHU TSAKANIN SUNNA DA SHI'A
- fikihu » KARIJUL FIKHU 5 GA WATAN RABI’U AWWAL SHEKARA 1441
- muhadara » GISHIRI CIKIN TAFIN HANNU
- muhadara » Malamai magada Annabawa_ kashi na 3 tarihin Shaik Abbas Qummi
- hadisi » Muhimman wasiyoyi uku daga Imam Sadik (as)
- fikihu » Bahasul karakul fikhu: fatawa halascin karanta surori biyu
- hadisi » KASHE KASHEN MATA CIKIN KYAWAWAN HALAYEN SU
- hadisi » Ashabul Ijma da siffofin hadisi
- hadisi » Sirri daga sirrikan Sayyada Fatima Ma’asuma (a.s)
- muhadara » Rigima da dauki ba dadi tsakanin hankali da wahami
- muhadara » kada ku kauracewa wannan kur'ani
- hadisi » Addu’a mabudin ibada
- muhadara » Mace da tawayarta
- muhadara » Nasiha ga masu shirin yin aure
- muhadara » Adalci hadafin daukacin addinai
makaloli
- fikihu » Muna ta’aziyya ga daukacin al’ummar musulmi bisa munasabar tunawa da wafatin sayyada Fatima `yar imam Musa Alkazim (as) wacce akewa alkunya da (ma’asuma) amincin Allah ya kara tabbata gare ta.
- hadisi » Ashabul Ijma da siffofin hadisi
- hadisi » Malamai sune magada Annabawa
- hadisi » Sirri daga sirrikan Sayyada Fatima Ma’asuma (a.s)
- hadisi » Wajabcin Kiyaye Hadisai2
- fikihu » Shin lazimtar wasu ba’arin Azkaru ba tareda ƙayyade adadi da niyyar samun biyan bukata keɓantacciya shi yafi ko kuma ƙayyadewa da iyakance adadi?
- muhadara » Adalci hadafin daukacin addinai
- muhadara » dangantakar addini da siyasa
- fikihu » KARIJUL FIKHU 5 GA WATAN RABI’U AWWAL SHEKARA 1441
- muhadara » Kyawawan halayen likita ne a muslunci
- fikihu » Shin imam Ali amincin Allah ya kara tabbata gareshi ya kasance yana yin aiki sannan wanne aiki yake yi?
- fikihu » KARIJUL FIKHU 27 RABIU AWWAL 1441 H CIKIN TA'ARIFIN IJTIHADI A ISDILAHIN FIKHU TSAKANIN SUNNA DA SHI'A
- hadisi » Muhimman wasiyoyi uku daga Imam Sadik (as)
- fikihu » Ku tashi tsaye domin Allah
- fikihu » Sirri daga sirrikan manzon Allah tsira da amincin Allah su kara tabbata gare shi da iyalansa-tare da alkalamin samahatus sayyid Adil-Alawi (dz)
Mukalolin da akaranta dayawa.
- fikihu » Sirri daga sirrikan manzon Allah tsira da amincin Allah su kara tabbata gare shi da iyalansa-tare da alkalamin samahatus sayyid Adil-Alawi (dz)
- muhadara » Ta Yaya dalibi zai iya sanin gobensa
- hadisi » KASHE KASHEN MATA CIKIN KYAWAWAN HALAYEN SU
- hadisi » Sirri daga sirrikan Sayyada Fatima Ma’asuma (a.s)
- hadisi » Malamai sune magada Annabawa
- muhadara » KISSAR SOYAYYA
- fikihu » Ku tashi tsaye domin Allah
- fikihu » Muna ta’aziyya ga daukacin al’ummar musulmi bisa munasabar tunawa da wafatin sayyada Fatima `yar imam Musa Alkazim (as) wacce akewa alkunya da (ma’asuma) amincin Allah ya kara tabbata gare ta.
- fikihu » Hukunce-hukuncen muslunci
- muhadara » Kyawawan halayen likita ne a muslunci
- muhadara » tsari daga sharrin Iblis
- muhadara » Mace da tawayarta
- muhadara » Ayoyin samun nutsuwa
- fikihu » Sakon ziyarar arba’in cikin iraki-tattaunawa tare da samahatus sayyid Sami badari.
- fikihu » Tambaya a takaice: kasantuwar ya zo cikin hadisi cewa hazrat Fatima (as) a wata rana bayan wafatin manzon Allah (s.a.w) tayi shaukin ganin Salmanul farisi sannan Fatima lokacin haduwarta da Salmanu ta sanya gajerun kaya, yaya za ai bayani kan wannan hadis
Addu'a ita ce kur'ani mai tashi zuwa sama, hakika manzo mafi karamci Muhammad (s.a.w) da A'immatu Ahlil-baiti (a.s) sun himmatu da addu'o'i himmatuwa matuka, saboda ita addu'a ita ce mai warkar da zukata ita magani ce ga ciwuka, ita ce mai tsaftace zukata kuma makullin amsawar ubangiji da biyan bukatu, hakika A'immatu Ahlil-baiti sun bar mana dukiya mai tsadar gaske da tsarki daga addu'o'i masu tsaftace ruhi cikin fannoni mabanbanta daga addu'o'i da wuridai da Azkaru.
An ambaci cewa Sayyid ibn Dawus babban malamin da babu kamarsa a zamaninsa wanda dakin karatunsa ya kasance ya cika da litattafai da mujalladan addu'a kusan dari takwas wanda ya rawaito daga A'imma tsarkaka.
Wannan yana nuni kan girmamar addu'a da tasirinta mai isarwa cikin rayuwar mutum, lallai hakan yana kawo wanyewa lafiya da rashin zamewa daga kan shiriya da kauracewa duniya da komawa ga Allah da tanadi don lahira, da neman Allah ya yiwa bawa mu'amala da ludufinsa da karamcinsa da abin da yake ahalinsa, da samun azurta cikin gida biyu da haske da shiriya da sanin Allah da kaiwa zuwa ga kamala mudlaka da mudlakar kamala, da narkewa cikin zatin Allah matsarkaki madaukaki.
Bai buya ba a wurin ma'abota hankula cewa addu'ar da take samun amsuwa tana da sharudda wadanda malaman wannan fanni suka ambata, kamar yanda ya zo cikin littafin (Jami'ul Sa'adat) na Allah ya jikan rai Annaraki, da littafin (Mahajjatul Baida'u) na malam Faizul Kashani, da (Uddatu Da'i) na ibn Fahad Hulli da sauran litattafan Sayyid ibn Dawus, da littafin (Mafatihul Jinan) na Shaik Abbas Qummi, da gomomin litattafai da suka kan addu'o'i da Azkaru da wuridai.
Daga cikin mafi muhimmancin sharuddan: shi ne cikakken sanin Allah, da kuma aiki da abin da yake hukuntawa, da hallaro da zuciya da tausasata da jin kanta, da tsarkake kasuwancinka da neman halas, da biyayya ga Allah da manzonsa da A'imma tsatsonsa, da iklasi da tak'wa da yakini kan cewa Allah zai amsa, Imam Sadik (as) yana cewa:
«إذا اقشعرّ جلدک ودمعت عيناک ووجل قلبک ، فدونک دونک فقد قصد قصدک
Idan fatarka ta kwansare ta yankwane idaniyarka ta kwararar da hawaye zuciyarka ta razana, ka karba ka karba hakika ka cimma abinda kake buri.
da tsarkake badini da fuskantar Allah matsarkaki da ikirari da zunuban da ka aikata da kyautata zato da Allah matsarkaki.