lisdin makaloli sababun makaloli makaloli Mukalolin da akaranta dayawa.

Jarrabawar Allah mai girma da `daukaka ga wasiyyan annabawa cikin rayuwar annabawa (as)


Da sunan Allah mai rahama mai jin kai

حدثنا أبي ومحمد بن الحسن (رضي الله عنهما) قالا: حدثنا سعد بن عبد الله قال: حدثنا أحمد بن الحسين بن سعيد قال: حدثني جعفر بن محمد النوفلي، عن يعقوب بن يزيد قال: قال أبو عبد الله جعفر بن أحمد بن محمد بن عيسى بن محمد بن علي بن عبد الله بن جعفر بن أبي طالب قال: حدثنا يعقوب بن عبد الله الكوفي قال: حدثنا موسى بن عبيدة، عن عمرو بن أبي المقدام، عن أبي إسحاق، عن الحارث، عن محمد بن الحنفية «رضي الله عنه»، وعمرو بن أبي المقدام، عن جابر الجعفي، عن أبي جعفر قال:
أتى رأس اليهود علي بن أبي طالب× عند منصرفه عن وقعة النهروان، وهو جالس في مسجد الكوفة، فقال:
يا أمير المؤمنين، إني أريد أن أسألك عن أشياء لا يعلمها إلا نبي أو وصي نبي.
قال: سل عما بدا لك يا أخا اليهود؟
Babana da Muhammad bn Hassan (rd) sun zantar da ni sun ce Ahmad bn Husaini bn Sa’id ya ce: Jafar bn Muhammad naufali ya zantar dani daga Yakub bn Yazid ya ce: Abu Abdullah Jafar bn Muhammmad Isa bn Muhammad bn Ali bn Abdullah bn Jafar bn Abu dalib ya ce: Yakub bn Abdullah kufi ya ce: Musa bn ubaida ya zantar da mu daga Amru bn Abu Mikdam daga Abu is’haku daga Harisu daga Muhammad bn hanafiya (rd) da Amru bn Abi: jagoran yahudawa ya je wajen Ali lokacin da yake juyawa daga yakin naharawan lokacin da yake zaune cikin masallacin kufa sai wannan bayahude ya ce ni ina son tambayarka wasu abubuwa da babu wanda ya sansu sai annabi ko wasiyinsa, sai ya ce masa: tambayi abin da kake son tambaya ya kai dan’uwa bayahude?
... cigaba

Ku tashi tsaye domin Allah


Da sunan Allah mai rahama mai jin kai
Lallai sharadin jarraba zurfin dukkanin iliman dan Adam, ilimi da Akhlak….Shi ne sanin daidaikunsa da dokokinsa, shi ilimn Akhlak shi daya daga cikin wadannan iliman ne wadanda suke kebantar janibin ma'anawi cikin `yan Adamtakar mutum, ... cigaba

Muna ta’aziyya ga daukacin al’ummar musulmi bisa munasabar tunawa da wafatin sayyada Fatima `yar imam Musa Alkazim (as) wacce akewa alkunya da (ma’asuma) amincin Allah ya kara tabbata gare ta.

.

da sunan Allah mai rahama mai jin kai
عن الإمام الرضا×: من زارها عارفاً بحقّها فله الجنّة
An karbo daga imam Rida (as) : duk wanda ya ziyarce tare da sanin hakkinta ya nada aljanna.
Sannan fadinsa (as): (yana tare da sanin hakkinta) hakki anan da ma’anar wani abu tabbatacce saboda haka hakkinta shi ne abin daya tabbata nata daga Allah matsarkaki daga manzonsa da zuriyarsa tsarkaka cikin riwaya da ziyarorin A’imma tsarkaka (as) ya zo cewa lallai wanda ya ziyarci imami (as) yana mai sanin hakkinsa daga cikin mafi girman hakkinsa shi ne cewa shi imami ne wanda yi masa biyayya take wajibi, amma hakkin sayyada Fatima ma’asuma suna da yawa ga `yan kadan daga cikinsu:
... cigaba

Sakon ziyarar arba’in cikin iraki-tattaunawa tare da samahatus sayyid Sami badari.




Yaya zaku kimanta sakon ziyarar arab’ain?

Amsa: a hakikashekara bayan shekara wannan ziyara tana ta kara habbaka al’umma suna motsi da dukkanin samuwarsu, lokacin da kaso mafi tsoka ya kasance ga irakawa cikin wannan ziyara wannan wani fifiko ne kebantacce, bushara ta kusanto ga irakawa ga galibin wannan al’umma ta iraki wadanda suke fuskanto husaini (as) cikin godiyar Allah wannan ziyara bata takaitu ba ga iya shi’a kadai ba yanzu ahlus’sunna masu yawan gaske sun fara fahimtar wannan ziyara ta arba’in kai hatta wadanda ba musulmi ba sun fara rungumar wannan ziyara mai albarka, wannan ziyara ta zama wani lamini ga sake gina ba irake da dukkanin al’ummar araki gini kan hanyar husaini (as) na haifar da ruhi mabayyani, na’am wani akanyi tsokacikan wasu ayyukan masu ziyara daga samari da wasunsu wadanda wadannan ayyukan basu dace da wannan biki na husaini ba, to ina cewa: ku dan jirace su zuwa shekara mai zuwa, lallai akwai wata habbaka da cigaba mai zurfi cikin al’ummar ballantana na ma jama’ar shi’a wadanda suke zuwa daga sassan duniya.
... cigaba

Shin saukar kur’ani daga tajalli ne ko ko daga nisanta ne?


Lallai abin da muke kudircewa babu shakka ko kokwanto cikinsa lallai cewa: duk sanda kur’ani ya hallarar da surarsa da ayoyinsa da kalmominsa da mafhumansa (ma’anoninsa) daga cikin abin da ke cikinsa da abin da ke tattare da shi cikin kowanne lamari cikin kowanne irin zamani da bigire, lallai tsato tsarkaka na hallara tare da shi ma’ana Muhammad da mutanen gidansa (as) da irin wannan mustawar ba tare da sabawa ba ko tawaya, haka ma akasin haka, domin su biyun abokan tarayya ne da basa rabuwa da juna basa banbanta cikin kowanne irin abu cikin duniya da lahira, da nassin hadisin saklaini sananne tabbatacce daga litattafn hadisan shi’a da sunna kamar yadda ya zo daga manzon Allah (s.a.w) sannan ba boyayyen abu bane cewa duk wanda ya koyi ilimi ya samu sanin wani abu daga kur’ani da tsatso tsarkaka, lallai shi da wannan mikdari mutumtakarsa zata samu da imani da kamalar rayuwarsa da rayuwarsa da sauran jama’a, za ta bayyana cikin tafiyarsa da sulikinsa cikin rayuwarsa ta game gari da kebantacciya.
... cigaba

Bahasul karakul fikhu: fatawa halascin karanta surori biyu

Bahasul karakul fikhu: fatawa halascin karanta surori biyu ko fiye da haka cikin raka’a guda tare da karhanci hakan cikin sallar farilla- zaman a 101 16 ga watan sha’aban ... cigaba

Falalar ilimi da malamai

Idan har ilimi ya kasance taskoki to lallai tambaya za ta kasance mabudinsa, kadai mu na tambayar ma’abota Ambato wato daga malamai nagargaru daga shugabanni Muhammad (s.a.w)da iyalansa tsarkaka, lallai tatacaccen ilimi da ayoyi mabayyana suna cikin kirazan wadanda aka baiwa ilimi, ... cigaba

Falalar ilimi da malamai

Idan har ilimi ya kasance taskoki to lallai tambaya za ta kasance mabudinsa, kadai mu na tambayar ma’abota Ambato wato daga malamai nagargaru daga shugabanni Muhammad (s.a.w)da iyalansa tsarkaka, lallai tatacaccen ilimi da ayoyi mabayyana suna cikin kirazan wadanda aka baiwa ilimi, sannan babu inda za a samu wannan ilimi face daga mabubbugarsa ta haske da ... cigaba

halayen jagora

Daga cikin abinda yake kan jagora shine bada umarni kuma dole jama’a su bishi inda zai ba da umarni kuma ba za a bishi ba shine kawai inda umarnin nasa ya sabawa Allah ... cigaba

Hasken haskaye nutsuwar zukata


Imam Rida amincin Allah ya kara tabbata a gare shi
Hasken haskaye nutsuwar zukata
Tareda Alkalamin Ayyub Alkazimi
... cigaba

Tura tambaya