sababun makaloli
- fikihu » KARIJUL FIKHU 27 RABIU AWWAL 1441 H CIKIN TA'ARIFIN IJTIHADI A ISDILAHIN FIKHU TSAKANIN SUNNA DA SHI'A
- fikihu » KARIJUL FIKHU 5 GA WATAN RABI’U AWWAL SHEKARA 1441
- muhadara » GISHIRI CIKIN TAFIN HANNU
- muhadara » Malamai magada Annabawa_ kashi na 3 tarihin Shaik Abbas Qummi
- hadisi » Muhimman wasiyoyi uku daga Imam Sadik (as)
- fikihu » Bahasul karakul fikhu: fatawa halascin karanta surori biyu
- hadisi » KASHE KASHEN MATA CIKIN KYAWAWAN HALAYEN SU
- hadisi » Ashabul Ijma da siffofin hadisi
- hadisi » Sirri daga sirrikan Sayyada Fatima Ma’asuma (a.s)
- muhadara » Rigima da dauki ba dadi tsakanin hankali da wahami
- muhadara » kada ku kauracewa wannan kur'ani
- hadisi » Addu’a mabudin ibada
- muhadara » Mace da tawayarta
- muhadara » Nasiha ga masu shirin yin aure
- muhadara » Adalci hadafin daukacin addinai
makaloli
- muhadara » KAN HANYAR SHUGABAN SHAHIDAI IMAM HUSAINI a.s
- muhadara » Nasihar mahaifi ga dansa
- fikihu » Shin imam Ali amincin Allah ya kara tabbata gareshi ya kasance yana yin aiki sannan wanne aiki yake yi?
- muhadara » Malamai magada Annabawa_ kashi na 3 tarihin Shaik Abbas Qummi
- muhadara » Kudin ruwa na ruwa ne
- muhadara » Ubangiji ya gwabunta ladanmu da naku da tunawa da ranar shahadar kofar biyan bukatu Imam Musa Alkazim (as).
- muhadara » Siyasar muslunci zama na Arba’in da shida
- hadisi » Wajabcin Kiyaye Hadisai2
- hadisi » Muhimman wasiyoyi uku daga Imam Sadik (as)
- fikihu » Ku tashi tsaye domin Allah
- fikihu » Ta ƙaƙa za mu iya karɓa ko dogaro da masdarin hadisi tareda cewa kwafin asalin masdarin wasu ba’arin malamanmu sun karɓe shi ne da kyautata tsammani ba tareda sun san asalin marawaicin hadisin ba ku sun taɓa ganinsa
- muhadara » Rigima da dauki ba dadi tsakanin hankali da wahami
- muhadara » MUSLUNCI A TAKAICE DAGA ASALANSA DA RASSANSA
- muhadara » muslunci a takaice
- muhadara » KISSAR SOYAYYA
Mukalolin da akaranta dayawa.
- fikihu » Sirri daga sirrikan manzon Allah tsira da amincin Allah su kara tabbata gare shi da iyalansa-tare da alkalamin samahatus sayyid Adil-Alawi (dz)
- muhadara » Ta Yaya dalibi zai iya sanin gobensa
- hadisi » KASHE KASHEN MATA CIKIN KYAWAWAN HALAYEN SU
- hadisi » Sirri daga sirrikan Sayyada Fatima Ma’asuma (a.s)
- hadisi » Malamai sune magada Annabawa
- fikihu » Ku tashi tsaye domin Allah
- muhadara » KISSAR SOYAYYA
- fikihu » Muna ta’aziyya ga daukacin al’ummar musulmi bisa munasabar tunawa da wafatin sayyada Fatima `yar imam Musa Alkazim (as) wacce akewa alkunya da (ma’asuma) amincin Allah ya kara tabbata gare ta.
- fikihu » Hukunce-hukuncen muslunci
- muhadara » tsari daga sharrin Iblis
- muhadara » Kyawawan halayen likita ne a muslunci
- muhadara » Mace da tawayarta
- muhadara » Ayoyin samun nutsuwa
- fikihu » Sakon ziyarar arba’in cikin iraki-tattaunawa tare da samahatus sayyid Sami badari.
- fikihu » Tambaya a takaice: kasantuwar ya zo cikin hadisi cewa hazrat Fatima (as) a wata rana bayan wafatin manzon Allah (s.a.w) tayi shaukin ganin Salmanul farisi sannan Fatima lokacin haduwarta da Salmanu ta sanya gajerun kaya, yaya za ai bayani kan wannan hadis
Salamu Alaikum Sayyid
Ni budurwace inada kimanin shekaru 18 Alhamdulillah na kasance bana sakaci da salla tun tasowa tun ina karama, sai dai cewa yanzu tsawon wani lokaci ban san me yake faruwa da ni ba shin kasala ce da gafala da nauyin cikin kaina, lallai hakan yana tasiri cikin karatuna dalili shine ina jin kunci cikin zuciyata da dimauta da wasu tunane-tunane, ni ina jin cewa wannan abubuwa suna son nesanta ni daga addini na ni kuma bana kaunar faruwan hakan ta yanda na kai ga ina fatan cewa ina ma dai ni na riga na mutu na bar wannan duniyar, ina jin wani wasiwasi cikin raina da yake ce mini lallai zaki sha azaba, gaskiya nifa na gaji, wai me yasa haka yake faruwa dani, alhalin ni koada yaushe ni rike kam da salla da azumi da karatun kur’ani da addu’a, bawai ni kadai ba Alhamdulillah dukkanin yan gidanmu sune riko da addini in banda kanwata yar karama ita kadai ce bata salla munyi bakin kokarinmu wajen ganin tana salla amma hakarmu ta gaza cimma ruwa.
Ban san me yasa ba shin zaka fahimtar dani dalilin hakan ma’ana wadannan tunane-tunane da suke kaikawo cikin raina?
Lallai ni ina jin sun fara fin karfina, ina fatan ka sanya cikin addu’a Allah ya yaye mini wannan musiba.
Da sunan Allah mai rahama mai jin kai
Wannan yana daga aikin shaidanu daga aljanu da mutane, lallai shi Iblis bai kaunar kwanciyar hankalin mumini da mumina, zaka same shi yana takura musu.
Sannan kuma ki sani ita duniya gida ne jarrabawa da gwaj, ki sani abin da yake faruwa dake dole kiyi hakuri kansa ki kuma nemi taimako daga wurin Allah madaukaki ki dogara da shi (ku nemi taimako da da hakuri da salla) kad aki debe tsammani daga rahamar Allah da ni’imarsa lallai shine mafi jin kan masu jin kai shine kuma mai bad akariya ga bawansa daga sharrin ashararai daga Iblis da rundunarsa da mutanensa.
Allah ne abin neman taimako.